16/06/2026
Cikin Hotuna: Yadda hanyar shiga Garin Tudun Fulani da Mayama dake Karamar Hukumar Bunkure ke barazana ga rayuwar Al’ummar yankin.
Mazauna yankin sun bayyana damuwa matuka kan yadda ake nuna rashin kulawa ga al’ummar yankin, duba da tsahon lokacin da hanyar ta dauka a haka,wanda lalacewar hanyar ta janyo ana samu jinkiri wajan zuwa leman lafiya da sauran al’amuran su na yau da kullum.
Sun kuma bayyyana yadda mata masu juna biyu ke rasa rayuwarsu akan wannan hanya sakamakon rashin kyau na hanyar.
Sun dai bukaci Gwannati da ta kai musu agajin gaggawa domin suna cikin mahuyacin hali.
Lokacin Daukar Hoto: Talata,16/06/2026,02:30pm